fidelitybank

Carabao: Newcastle za ta fuskanci Manchester United

Date:

Manchester United za ta kara da Newcastle a gasar Carabao Cup zagaye na huɗu.

Man United ta kai zagayen ne bayan ta doke Crystal Palace 3-0, yayin da Newcastle kuma ta yi waje da Manchester City da 1-0.

West Ham za ta karɓi baƙuncin Arsenal, ita kuwa Bournmouth ta yi wa Liverpool masauki. Sai kuma Everton da za ta ɓarje gumi da Burnley.

Fulham za ta ziyarci Ipswich mai buga gasar Championship, yayin da Chelsea za ta yi wa Blackburn masauki.

Aƙalla ƙungiyoyin English Football League (EFL) biyu ne za su shiga zagayen na kwata-fayinal, inda Mansfield za ta karɓi bakuncin Port Vale, ita kuma Exeter ta kara da Middlesbrough.

Za a fara buga zagaye na huɗun ne a makon 30 ga watan Oktoba.

Cikakken jadawalin

Manchester United v Newcastle

West Ham v Arsenal

Chelsea v Blackburn

Bournemouth v Liverpool

Everton v Burnley

Mansfield v Port Vale

Ipswich v Fulham

Exeter v Middlesbrough

www.najnew

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp