fidelitybank

CAF ta fara bincike a kan abun da ya faru da Najeriya a Libya

Date:

Hukumar kwallon ƙafa ta Afrika CAF ta sanar da cewa ta samu bayanai kan abin da yake faruwa tsakanin hukumomin kwallon kafa na Najeria da Libya a wasan neman gurbin shiga gasar kofin ƙasashen nahiyar ta 2025.

CAF ta ce ta tuntuɓi hukumomin kwallon kafar ƙasashen Najeriya da na Libya domin jin abin da yake faruwa game da yadda tawagar Super Eagles ta maƙale a filin jirgin sama da ke Libya awanni masu yawa, bayan nan aka ce su sauka.

A yanzu dai Hukumar Kwallon Kafa ta Afrika ta gabatar da wannan matsala ga kwamitin ladabtarwarta domin bincike tare da ɗaukar mataki kan wanda ya karya dokar hukumar.

Tuni dai ƴan wasan Super Eagles suka kama hanyar komawa gida Najeriya, bayan Super Eagles ta yi zargin cewa da gangan hukumomin Libya suka sauya filin jirgin da ya kamata su sauka, yayin da ita ma hukumar ƙwallon Libya ke cewa sun fuskanci irin wannan matsalar lokacin da suka je Najeriya.

legit breaking news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp