fidelitybank

CAF ta bude kofa ga wanda zai karbi bakwancin gasar kofi na 2025

Date:

Hukumar kula da kwallon kafa ta Afrika CAF ta sake bude gasar cin kofin nahiyar Afirka na shekarar 2025.

Da farko dai an baiwa Guinea damar karbar bakuncin gasar amma a hukumance CAF ta kwace wa kasar da ke yammacin Afirka ‘yancin a karshen makon da ya gabata.

CAF ta dauki matakin ne bayan Guinea daya daga cikin kasashe mafi talauci a nahiyar, ta bayyana a hukumance cewa ba ta shirya karbar bakuncin gasar ba.

Shugaban CAF, Patrice Motsepe da babban sakatare, Veron Moshengo-Omba sun gana da shugaban rikon kwarya na Guinea, Kanar Mamady Doumbouya a karshen mako.

Rashin gazawar Guinea ya samo asali ne saboda ababen more rayuwa da kayan aikinta da ba su shirya karbar bakuncin gasar ta kungiyoyi 24 ba.

Cote d’voire za ta karbi bakuncin gasar AFCON na gaba a shekarar 2023.

legit.ng.news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

APC ta yi kwaf daya a zaben cike gurbin Kaduna da Jigawa

Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Jigawa ta yi...

Ba mu yarda da zaben Ghari da Tsanyawa ba – NNPP

Jam'iyar NNPP mai mulkin jihar Kano a arewacin Najeriya...

QPC ta nemi INEC ta soke zaɓen Kano

Jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya ta nemi hukumar zaɓe...

Zaɓen Kano: An kama Mutane 288 da tayar da zaune tsaye

Rudunar Æ´ansandan jihar Kano, ta sanar da kama mutum...

An Kama wakilin jam’iyya da Naira miliyan 25.9 na Siyan Kuri’a

Jami’an tsaro sun kama wani da ake zargin wakilin...

Farashin kayan abinci na rugu-rugu a Najeriya – NBS

Hukumar Ƙididdiga ta Ƙasa (NBS) ta ce hauhawar farashin...

Kotun Kano ta ce a kamo mata Dagacin Tamburawa

Kotun Shari’ar Musulunci da ke shelkwatar Hisbah a Kano,...

Kotu ta ƙwace motocin gwamnatin Zamfara guda 40 daga hannun Matawalle

Kotun Daukaka Kara da ke a Sokoto ta tabbatar...

A na cigaba da gudanar da zaben cike gurbi harda Kano

Kano na É—aya daga cikin jhihohin da ake kaÉ—a...

Mutane 12 sun mutu a wani hatsari a Kano – FRSC

Hukumar Kiyaye Haddura ta Ƙasa (FRSC) reshen Kano, ta...

Masarutar Rano ta haramta aurar da Yaran da ba su kammala karatun Firamare ba

Masarautar Rano a Kano ta haramta cire yarinya daga...

Matatar Dangote za ta fara jigilar mai kyauta ga gidajen mai

Matatar man Dangote za ta fara jigilar mai kyauta...
X whatsapp