fidelitybank

Burtaniya ka iya kama Iran ya shiga ƙasar ta

Date:

Firaministan Isra’ila, Benjamin Netanyahu, ka iya fuskantar kamu idan ya shiga Birtaniya, bayan hukuncin Kotun Hukunta Manyan Laifuka ta ICC na bayar da sammacin kama shi, kamar yadda fadar gwamnatin Birtaniyar ta nuna.

Mai magana da yawun firaministan Birtaniya, ya ƙi yin magana game da shari’ar, amma ya ce gwamnati za ta sauke ”nauyin da shari’a” ta ɗora mata.

A ranar Alhamis ne Kotun ICC ta bayar da sammacin kama Netanyahu tare da tsohon ministan tsaron ƙasar, Yoav Gallant, kan zargin aikata laifukan yaƙi a Gaza.

Duka ƙasashe mambobin kotun, ciki har da Birtaniya, sun sanya hannun kan yarjejeniyar da ta ɗora musu alhakin aiwatar da sammacin kamu da kotun ta bayar kan ko wane ne.

Da aka tambaye shi ko za a tsare Netanyahu idan ya shiga Birtaniya, kakakin firaministan na Birtaniya bai ce komai ba kan batun.

To amma ya ce ”gwamnati za ta sauke nauyin shari’a da ke kanta ƙarƙashin dokokin da shari’a ta gindaya”.

tribune

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Talauci da rashin tsaro na iya barazana ga zaɓen 2027 – Rahoto

Ƙungiyar fafutikar kare haƙƙin ɗan'adam da tabbatar da dimokuraɗiyya...

Tinubu ya aike da sakon ta’aziyya ga iyalan Dantata

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya aike da saƙon ta'aziyarsa...

Dangantaka tsakanin Amurka da Canada ta yi tsami

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce zai yanke dukkan...

An yi jana’izar Kwamandojin sojinta da masana nukiliyar Iran da Isra’ila ta kashe

Iran ta gudanar da jana'izar mutum 60, ciki har...

Za a binne Attaijirin dan kasuwar nan na Kano Dantata a Dubai

Allah ya yi wa attajirin ɗan kasuwar nan na...

Dalori ne ya maye gurbin Gnaduje a shugabancin APC

Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na yankin arewa, Ali Bukar...

IGP ya ba da umarnin bincike kan bidiyon ƙorafin wani tsohon ɗansanda

Babban Sufetan ‘Yan Sandan Najeriya, Kayode Adeolu Egbetokun, ya...

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karo na farko

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karon farko...

Sojoji na zaman makoki na kwanaki 3 bayan an kashe Jami’ai 17

Rundunar Sojin sama ta bayyana fara zaman makoki na...

‘Yan Ta’adda ba za su samu mafaka ba a Nasarawa ba – Gwamna

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya musanta zargin da...
X whatsapp