fidelitybank

Buri na na farantawa ma’aikata rai ta hanyar basu albashi mai tsoka – Tinubu

Date:

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya ce, ya himmatu wajen inganta rayuwar ma’aikatan ƙasar ta hanyar ba su albashi mai kyau da kuma inganta wuraren ayyukansu.

Shugaban na wannan magana ne yayin da yake tattaunawa da haɗaɗɗiyar ƙungiyar ƙwadago ta NLC da kuma ta ‘yankasuwa TUC a fadarsa a yammacin Alhamis.

“Ina sane da duk abubuwan da ke faruwa a kusa da ni,” a cewarsa. “Ma’aikacin da ke cikin farin ciki shi ne mai himma, kuma al’umma ta dogara ne kan ma’aikacin da ke cikin walwala.”

Sai dai kuma ya nemi ‘yanƙasa su rage buri game da sabon mafi ƙanƙantar albashin, wanda gwamnati da ‘yan ƙwadagon ke tattaunawa a kai.

“Dole ne a yi abu daidai ruwa daidai tsaki. Kafin mu daddale kan mafi ƙanƙantar albashi dole ne mu duba tsarin. Me ya sa za mu dinga ƙara albashi duk shekara biyar? Me ya sa ba shekara biyu ko uku ba? Wace matsala muke da ita a yau? Ko za mu iya magance ta gobe?”

Bayan kammala tattaunawar, Shugaban NLC Joe Ajaero ya ce kowa yana nan kan bakarsa a yanzu; gwamnati na tayin N62,000, su kuma suna neman N250,000. Amma za su sake zama da gwamnatin a mako mai zuwa.

sun newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp