fidelitybank

Buri na in lashe gwarzon ɗan wasan Afirka – Osimhen

Date:

Victor Osimhen ya bayyana muradinsa na lashe kyautar gwarzon dan kwallon Afrika na bana.

Babu wani dan kwallon Najeriya da ya lashe kyautar, tun lokacin da tsohon dan wasan Arsenal Nwankwo Kanu ya karbi kyautar a shekarar 1999.

Irin su Austin Jay Jay Okocha, Vincent Enyeama da John Mikel Obi duk sun kusa samun nasara don lashe kyautar mutum daya bayan haka.

Karanta Wannan: Akwai amana ni da Haaland – Osimhen

An yi hasashen Osimhen zai lashe kyautar ne bayan wani gagarumin yakin neman zabe da kungiyar Napoli ta Serie A ta yi.

Dan wasan mai shekaru 24 ya zura kwallaye 21 a wasanni 23 da ya buga a gasar lig don ya jagoranci kungiyar ta Partenopei a karon farko a Scudetto cikin shekaru 33.

Har ila yau dan wasan ya sake yin rajistar wasu kwallaye hudu a wasanni biyar da aka buga a gasar zakarun Turai.

“Ba zan yi karya ba. Zai zama burina na zama gwarzon dan kwallon Afrika. Na kasance a bikin a 2015, lokacin da Pierre-Emerick Aubameyang ya lashe kyautar. A matsayinka na dan Afirka kana mafarkin samun wannan kyauta kuma watakila zan iya yin nasara,” Osimhen ya bayyana a wata hira da Daily Mail

www.nigeriannewspapers.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp