fidelitybank

Buni ya baiwa mutanen Yobe hutu a kan ziyarar Buhari

Date:

Gwamnan Yobe Mai Mala Buni, ya bai wa ma’aikata hutun kwanaki biyu wato Litinin da Talata domin ziyarar da shugaba Buhari zai kai jihar.

Wannan na kunshe ne cikin wata sanarwa da aka fitar dauke da sa hannun shugaban ma’aikata na jihar, Alhaji Garba Bilal a Damaturu a ranar Lahadi.

Buhari zai ziyarci jihar domin kaddamar da wasu manyan ayyuka ciki har da tashar jirgin sama ta sauke kaya da wani katafaren kasuwar zamani da kuma cibiyar lafiya.

Gwamnati ta ce ta bada hutu ne domin ma’aikata da sauran al’umma su samu damar tarbar shugaban wanda zai kai ziyarar kwana guda a jihar.

Sai a ranar Laraba ake sa ran ma’aikata su koma bakin aikinsu.

vanguard news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp