fidelitybank

Buni da Lawan sun kada kuri’arsu a jihar Yobe

Date:

Shugaban Majalisar Dattawa kuma dan takarar kujerar Sanata na APC a Yobe ta Arewa, Ahmed Ibrahim Lawan, ya kada kuri’a a rumfar zaben firamare ta Katuzu a mahaifarsa Gashu’a hedikwatar karamar hukumar Bade a Jihar Yobe.

Lawan ya kada kuri’arsa da misalin karfe 11:01 na safe, ya kuma yabawa hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), bisa yadda ta samar da na’urori domin tabbatar da nasarar zabe.

A wani labarin kuma, Gwamna Mai Mala Buni ya kuma kada kuri’arsa a rumfar zabe ta Bulturam Yerimari da ke Buni-Gari a karamar hukumar Gujba a jihar Yobe.

Karanta Wannan: Batun murde zabe na murya ta karya ne – Atiku

Jim kadan bayan kammala gudanar da zaben, Buni ya ce ana gudanar da zaben ne saboda samun zaman lafiya a tsakanin al’umma da kuma jihar baki daya.

Ya kuma yabawa INEC bisa tsayin daka wajen ganin an gudanar da zaben kamar yadda aka tsara.

Jaridar DAILY POST ta ruwaito cewa an fara zabuka a fadin jihar har zuwa lokacin gabatar da wannan rahoto, duk da cewa aljihu ne da aka makara aka fara gudanar da zaben a wasu rumfunan zabe.

leadership newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...
X whatsapp