fidelitybank

Buhari zai ƙara tattaki zuwa ƙasar waje

Date:

Shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, zai sake yin tafiya zuwa ƙasar waje kwana ɗaya bayan ya dawo daga ƙasar Sifaniya a nahiyar Turai ranar Juma’a.

Wata sanarwa da kakakin fadar shugaban ƙasa Femi Adesina ya fitar a yau Asabar, ta ce, Buhari zai yi balaguron ne wannan karon zuwa Ghana, domin halartar taron Ecowas, ƙungiyar haɓaka tattalin arzikin ƙasashen Afirka ta Yamma.

Taron na shugabannin ƙasashen Ecowas, zai duba halin da ake ciki a ƙasar Mali da kuma siyasar yankin Afirka ta Yamma baki ɗaya.

Buhari zai tafi Ghana a yau Asabar, inda zai koma Najeriya a yau ɗin bayan kammala taron.

Ƙasashen da tattaunawar za ta fi shafa sun haɗa da Burkina Faso da Mali da Guinea. In ji BBC.

legit new

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kashe mayaƙan Boko Haram Takwas a jihar Borno

Rundunar sojin Najeriya ta ce sojojinta sun kashe aƙalla...

Sauya sunan Kwaleji a Oyo ya fusata Dalibai

Ɗaliban kwalejin fasaha ta Ibadan sun gudanar da zanga-zanga...

Tawagar gwamnatin Kano da Jigawa sun kai ziyarar ta’aziyya ga iyalan Dantata

Tawagar gwamnatin Kano da Jigawa sun kai ziyarar ta'aziyya...

Trump ba shi da hankali ko tunani a kan harajin sa – Elon Musk

Tsohon mai ba shugaban Amurka Donald Trump shawara kan...

Dangote ya rage man fetur lita 840

Matatar man Dangote ta rage farashin litar man fetur...

Wa’adin da Najeriya ta bai wa Facebook na biyan tarar dala miliyan 290 ya cika

A ranar Litinin ne wa'adin da wata kotu ta...

Jami’an sa-kan Zamfara sun kashe Kacalla Ɗanbokolo ubangidan Turji

Gwamnatin jihar Zamfara da ke arewa maso yammcin Najeriya...

PDP ta gudanar da taron ta na kasa

Shugabani da gwamnonin da sauran masu ruwa da tsaki...

An ɗage jana’izar Aminu Ɗantata zuwa Talata

Gwamnatin Najeriya ta sanar da ɗage jana'izar fitaccen ɗankasuwar...

‘Yansanda sun kwace iko da sakatariyar PDP a Abuja

A yayin da ake ci gaba da takun-saka kan...

Iran ta na da ‘yancin yin Nukiliyar ta – Ravanchi

Iran ta dage kan hakkinta na ci gaba da...
X whatsapp