fidelitybank

Buhari zai ƙara tattaki zuwa ƙasar waje

Date:

Shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, zai sake yin tafiya zuwa ƙasar waje kwana ɗaya bayan ya dawo daga ƙasar Sifaniya a nahiyar Turai ranar Juma’a.

Wata sanarwa da kakakin fadar shugaban ƙasa Femi Adesina ya fitar a yau Asabar, ta ce, Buhari zai yi balaguron ne wannan karon zuwa Ghana, domin halartar taron Ecowas, ƙungiyar haɓaka tattalin arzikin ƙasashen Afirka ta Yamma.

Taron na shugabannin ƙasashen Ecowas, zai duba halin da ake ciki a ƙasar Mali da kuma siyasar yankin Afirka ta Yamma baki ɗaya.

Buhari zai tafi Ghana a yau Asabar, inda zai koma Najeriya a yau ɗin bayan kammala taron.

Ƙasashen da tattaunawar za ta fi shafa sun haɗa da Burkina Faso da Mali da Guinea. In ji BBC.

tribune newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp