fidelitybank

Buhari yayi tir da fille kan sojoji da ƴan IPOB suka yi

Date:

Shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya yi Allah wadai kuma ya nuna ɓacin ransa dangane da fille kan da ƴan IPOB suka yi wa wasu sojoji biyu da ke shirin aure.

An fille kawunan mutanen ne a karshen mako yayin da suke kan hanyarsu ta zuwa Jihar Imo, domin yin bikin aurensu na gargajiya.

A wata sanarwa da mai magana da yawun shugaban ƙasa, Malam Garba Shehu ya yi, Shugaba Buhari ya yi ta’aziyya ga rundunar sojoji da kuma iyalan Master Warrant Officer Audu Linus da kuma Private Gloria Mattew waɗanda ƴan IPOB suka fille kawunansu bayan sun harbe su.

Buhari ya nuna kaɗuwarsa kan wannan lamari inda ya alaƙanta wannan kisa da dabbanci, inda ya ce wannan aika-aika ta saɓa wa al’adu da zamantakewa.

legit new

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp