fidelitybank

Buhari yayi tir da fille kan sojoji da ƴan IPOB suka yi

Date:

Shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya yi Allah wadai kuma ya nuna ɓacin ransa dangane da fille kan da ƴan IPOB suka yi wa wasu sojoji biyu da ke shirin aure.

An fille kawunan mutanen ne a karshen mako yayin da suke kan hanyarsu ta zuwa Jihar Imo, domin yin bikin aurensu na gargajiya.

A wata sanarwa da mai magana da yawun shugaban ƙasa, Malam Garba Shehu ya yi, Shugaba Buhari ya yi ta’aziyya ga rundunar sojoji da kuma iyalan Master Warrant Officer Audu Linus da kuma Private Gloria Mattew waɗanda ƴan IPOB suka fille kawunansu bayan sun harbe su.

Buhari ya nuna kaɗuwarsa kan wannan lamari inda ya alaƙanta wannan kisa da dabbanci, inda ya ce wannan aika-aika ta saɓa wa al’adu da zamantakewa.

nnn.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kashe mayaƙan Boko Haram Takwas a jihar Borno

Rundunar sojin Najeriya ta ce sojojinta sun kashe aƙalla...

Sauya sunan Kwaleji a Oyo ya fusata Dalibai

Ɗaliban kwalejin fasaha ta Ibadan sun gudanar da zanga-zanga...

Tawagar gwamnatin Kano da Jigawa sun kai ziyarar ta’aziyya ga iyalan Dantata

Tawagar gwamnatin Kano da Jigawa sun kai ziyarar ta'aziyya...

Trump ba shi da hankali ko tunani a kan harajin sa – Elon Musk

Tsohon mai ba shugaban Amurka Donald Trump shawara kan...

Dangote ya rage man fetur lita 840

Matatar man Dangote ta rage farashin litar man fetur...

Wa’adin da Najeriya ta bai wa Facebook na biyan tarar dala miliyan 290 ya cika

A ranar Litinin ne wa'adin da wata kotu ta...

Jami’an sa-kan Zamfara sun kashe Kacalla Ɗanbokolo ubangidan Turji

Gwamnatin jihar Zamfara da ke arewa maso yammcin Najeriya...

PDP ta gudanar da taron ta na kasa

Shugabani da gwamnonin da sauran masu ruwa da tsaki...

An ɗage jana’izar Aminu Ɗantata zuwa Talata

Gwamnatin Najeriya ta sanar da ɗage jana'izar fitaccen ɗankasuwar...

‘Yansanda sun kwace iko da sakatariyar PDP a Abuja

A yayin da ake ci gaba da takun-saka kan...

Iran ta na da ‘yancin yin Nukiliyar ta – Ravanchi

Iran ta dage kan hakkinta na ci gaba da...
X whatsapp