fidelitybank

Buhari ya ziyarci gidan yarin Kuje bayan harin Boko Haram

Date:

Shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya ziyarci gidan yarin Kuje da ke Abuj, bayan harin da aka kai kurkukun ranar Talata da daddare.

Kawo yanzu babu cikakken bayani kan abubuwan da ya yi a ziyarar da ya kai gidan yarin.

Sai dai hukumomi sun bayyana cewa 879 ne suka tsere daga gidan yarin, bayan mutanen da ake zargi mayakan Boko Haram ne sun kai masa hari.

Sanarwar da mai magana da yawun gidan-yarin, Abubakar Umar ya sanya wa hannu, ta ce, wasu fursunoni sun koma don radin kansu amma kawo yanzu ana neman fursunoni 443.

Ministan tsaron kasar ya ce, akwai yiwuwar mayakan kungiyar Boko Haram 64 ne suka tsere daga gidan yarin.

Harin dai na zuwa ne ‘yan sa’o’i bayan da ‘yan bindiga a Katsina suka yi wa kwambar motocin Shugaba Buhari kwanton-bauna a kan hanyarsu ta zuwa garin Daura.

legit com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Trump ya caccaki Elon Musk

Shugaban Amurka Donald Trump ya caccaki tsohon mashawarcinsa, Elon...

Dalilin da ya sa Kwankwaso ya ki shiga jam’iyyar hadaka – Galadima

Jam'iyyar NNPP ta ce abin da ya sa ba...

Obi ba zai taba zama shugaban kasa ba – Wike

Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ce, tsohon É—an takarar...

Ćłansanda sun kama Ć´an Ghana 19 da aka yi safararsu a Najeriya

Rundunar ƴansandan Najeriya ta kuɓutar da wasu ƴan Ghana...

Benue da Edo da Bayelsa na fargabar balewar madatsar ruwan Kamaru

Gwamnatocin jihohi uku na cikin shirin ko-ta -kwana, sakamakon...

Jihohin Najeriya tara da za a iya samun ambaliya ciki harda Kano

Hukumar hasashen yanayi ta Najeriya Nimet, ta yi hasashen...

Tsohon sakataren gwamnatin a mulkin Buhari ya fice daga APC

Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, SGF, Babachir Lawal ya fice...

Gwamna Zulum ya musanta shirin sauya sheƙa zuwa ADC

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno ya musanta...

Tinubu ta ceci Najeriya faÉ—a wa cikin mawuyacin hali – Ribadu

Mai bai wa shugaban Najeriya shawara kan tsaro, Malam...

Isra’ila za ta aika tawaga Qatar don tattaunawa da Hamas

Isra’ila ta yanke shawarar aika wata tawaga zuwa Qatar...

Jagoran Iran ya bayyana gaban jama’a karon farko tun soma yaĆ™i da Isra’ila

Jagoran addini na Iran Ayatollah Ali Khamenei ya bayyana...

Muna aiki tukuru don bunĆ™asa noma a Najeriya – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu na Najeriya ya tabbatar da cewa...
X whatsapp