fidelitybank

Buhari ya yi fatan ‘yan sanda zasu bankado gaskiya a kisan dan Kabiru Gaya

Date:

Shugaba Muhammadu Buhari, ya jajantawa Sanata Kabiru Gaya, mai wakiltar Kano ta Kudu, bisa mutuwar dansa Sadiq a wani yanayi mai sarkakiya kwanakin da suka gabata.

A sanarwar da mai magana da yawunsa, Malam Garba Shehu ya fitar yau Laraba, inda ya ce, Shugaban na jajantawa iyalan Sanata Gaya, bisa wannan mummunan al’amari da ya same su.

Ya kuma ce, yana fatan binciken yan sanda zai bankado gaskiyar yadda lamarin ya faru, da kuma kama masu hannu a kisan nasa da ake zargi.

Ana zargin cewa, kashe Sadiq Kabiru Gaya aka yi a Abuja mako daya da wucewa, kuma rahotanni sun ce, tuni yan sanda sun kama mutum biyar da suke zargi da hannu a kisan, yayin da ake ci gaba da gudanar da bincike.

www nnn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp