fidelitybank

Buhari ya tsantsa da sabon shugaban hukumar tattara kudaden shiga da kasafi

Date:

Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya rantsar da sabon shugaban hukumar tattara kudaden shiga da kasafi (RMAFC), Mohammed Shehu.

Kamfanin dillancin labarai na ƙasa (NAN), ya ruwaito cewa, an gudanar da rantsar da shugaban ne jim kadan gabanin fara taron tattaunawa na mako-mako na majalisar zartarwa ta tarayya (FEC) a ranar Laraba a zauren majalisar da ke fadar shugaban kasa, Abuja.

NAN ta ruwaito cewa, nadin Bello ya biyo bayan murabus din tsohon shugaban hukumar, Elias Mbam, wanda ya fafata a zaben fidda gwani na gwamna na jam’iyyar All Progressives Congress (APC) a Abia.

Da yake zantawa da manema labarai na fadar gwamnati, Bello ya yi alkawarin yin aiki tukuru don taimakawa kasar nan ta samu karin kudaden shiga a cikin dokokin da suka wuce.

bbc news 
nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp