fidelitybank

Buhari ya taya Tinubu murnar zama shugaban kasa

Date:

Shugaba Muhammadu Buhari, ya taya zaɓaɓɓen shugaban kasar Bola Tinubu murna, yana mai cewa shi ne mutumin da ya fi dacewa da aikin.

“Yanzu zan yi aiki tare da shi da tawagarsa don tabbatar da mika mulki cikin tsari,” in ji shugaban a wata sanarwa.

Jam’iyyun adawa sun yi ta cece-ku-ce kan nasarar da mista Tinubu ya samu, inda suka bukaci da a sake gudanar da zaɓen.

Wa’adin mulkin shugaba Buhari karo na biyu na ɗab da karewa.

Buhari ya ce duk da cewa an samu ‘yan kura-kurai a gudanar da zaɓen, amma ya ce ko shakka babu zaɓen ya kasance mai sahihi.

Ya ce duk wanda bai yadda da sakamakon zaɓen ba, zai iya zuwa kotu ba tayar da fitina ba.

nnn

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp