fidelitybank

Buhari ya taya sabon gwamnan Ekiti murnar lashe zaɓe

Date:

Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya taya dan takarar jam’iyyar All Progressives Congress, APC, Biodun Oyebanji murnar lashe zaben gwamnan jihar Ekiti da aka gudanar ranar Asabar.

Shugaban ya ce, wannan nasara ta dace sosai idan aka yi la’akari da irin gudunmawar da Oyebanji ya bayar wajen ci gaban jihar da kuma jam’iyyar kafin a zabe shi a matsayin mai rike da madafun iko, inda ya bukace shi da ya yi fice wajen samun nasara domin amfanin al’ummar jihar.

Shugaba Buhari ya kuma yi murna da shugaban jam’iyyar APC, Sanata Abdulahi Adamu, da kwamitin ayyuka na kasa, bisa nasarar da aka samu, na farko a karkashin sabbin zababbun shugabannin jam’iyyar.

cnn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp