fidelitybank

Buhari ya taya sabon gwamnan Ekiti murnar lashe zaɓe

Date:

Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya taya dan takarar jam’iyyar All Progressives Congress, APC, Biodun Oyebanji murnar lashe zaben gwamnan jihar Ekiti da aka gudanar ranar Asabar.

Shugaban ya ce, wannan nasara ta dace sosai idan aka yi la’akari da irin gudunmawar da Oyebanji ya bayar wajen ci gaban jihar da kuma jam’iyyar kafin a zabe shi a matsayin mai rike da madafun iko, inda ya bukace shi da ya yi fice wajen samun nasara domin amfanin al’ummar jihar.

Shugaba Buhari ya kuma yi murna da shugaban jam’iyyar APC, Sanata Abdulahi Adamu, da kwamitin ayyuka na kasa, bisa nasarar da aka samu, na farko a karkashin sabbin zababbun shugabannin jam’iyyar.

labaran duniya na yau

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Duk wani tuggun ku Atiku da El-Rufa’i ba za ku iya kayar da Tinubu ba – Bwala

Fadar shugaban kasa ta yi watsi da kokarin da...

Mutuwar Dantata ta girgiza kasa baki daya – Tinubu

Shugaban kasa Ahmad Bola Tinubu ya bayyana Alhaji Aminu...

Wike ya caccaki Rotimi a kan jam’iyyar ADC

Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya caccaki tsohon...

Tsige ni daga mukamin Wazirin Gaya ba a kan doka ba ne – Usman Alhaji

Tsohon sakataren gwamnatin jihar Kano, Alhaji Usman Alhaji, ya...

Gini mai bene uku ya danne Mutane a jihar Legas

Wani gini mai bene uku ya rufta a unguwar...

Kotu ta daure Matashi dan Tiktok da ya ke sanya rigar mama

Wata kotu a jihar Kano, ta yanke wa wani...

Peter Obi ka gaggauta ficewa daga jam’iyyar mu nan da awa 48 – Labour Party

Bangaren jam’iyyar Labour da Julius Abure ke jagoranta, ya...

Lakurawa sun kashe Mutane 15 a Sokoto

Wasu da ake zargin mambobin ƙungiyar Lakurawa ne sun...

Dan wasan Liverpool Diago Jota da Kaninsa sun mu a hadarin mota

Ɗan wasan ƙwallon ƙafar Liverpool kuma ɗan ƙasar Portugal,...

Mun shirya tunkarar APC a 2027 – ADC

A ranar Laraba ne manyan ƴan adawar siyasa suka...

Mun dagulawa Iran lisafi na tsawon shekaru biyu a nukiliyar ta – Amurka

Ma'aikatar tsaron Amurka ta ce bayannan leken asirinta ya...

INEC za ta fitar da sabbin ƙa’idojin duba sakamakon zaɓe

A shirye-shiryen da take yi gabanin babban zaɓen Najeriya...
X whatsapp