fidelitybank

Buhari ya taya murna ga ‘yan Najeriya da suka ci zabe a Amurka

Date:

Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya mika sakon taya murna ga asalin ‘yan kasar mazauna Amurka su takwas da suka samu nasarar lashe kujeru daban-daban a zaben rabin wa’adi da aka gudanar a kasar.

A jihar Georgia mutum biyar ne ‘yan asalin Najeriya suka lashe kujerun majalisar dokokin jihar a gundumomin da suke zaune.

Sannan kuma mutum guda-guda ya ci kujerun majalisa a jihohin Pennsylvania da Minnesota.

Haka kuma an sake zabar Dakta Oye Owolewa a kujerar majalisar wakilan kasar daga birnin Washington D.C

A wata sanarwa da mai bai wa shugaban Najeriya shawara kan kafofin yada labarai mista Femi Adesina ya fitar, Shugaba Buhari ya yi musu fatan alkairi a tsawon lokacin mulkinsu.

Sannan kuma shugaban ya gode musu bisa taimakekeniya da hadin kai da suke nuna wa junansu a tsawon shekarun da suka kwashe a Amurka.

vanguard news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp