fidelitybank

Buhari ya taya Masari cika shekara 72

Date:

Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya mika sakon taya murna ga gwamna Aminu Bello Masari na jihar Katsina a yayin da yake murnar cika shekaru 72 da haihuwa.

Shugaban a cikin wata sanarwa da mai magana da yawunsa, Malam Garba Shehu ya fitar a ranar Lahadin da ta gabata, ya ce “Ina yi maka fatan alheri da tsawon rai yayin da kake ci gaba da yi wa kasa hidima da sananniya na tawali’u da aiki tukuru”.

A cewar Shugaba Buhari: “Gwamna Masari, ya yi ayyuka da dama a kan ci gaban dimokuradiyyar matasanmu da kuma Katsina, inda ya kusa kawo karshen wa’adinsa biyu na Gwamna.

Ya yi nuni da cewa za a ci gaba da yabawa Masari kishin kasa, kwazonsa da kuma sanin yakamata a matsayin dukiyar kasa.

labaran duniya na yau

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp