fidelitybank

Buhari ya sauka a Daura zai dangwala kuri’arsa

Date:

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya isa garin Daura na jihar Katsina a yau Alhamis, a shirye-shiryen da za a yi na zaben shugaban kasa da na ‘yan majalisar tarayya da za a yi ranar Asabar.

A cewar wata sanarwa da Garba Shehu, babban mataimaki na musamman ga shugaban kasa (Media & Publicity), ya fitar

Shugaban wanda ya samu tarba daga Gwamnan Jihar Katsina, Aminu Bello Masari da Darakta Janar na Hukumar Leken Asiri ta Kasa (NIA), Amb. Ahmed Rufa’i Abubakar zai kada kuri’arsa ne a rumfar zabe da ke kusa da gidan sa a Daura, tare da matarsa Aisha Buhari da sauran ‘yan uwa.

Shugaban wanda jirginsa mai saukar ungulu ya sauka a Daura da karfe 5:25 na shirye-shiryen gudanar da zabe, ba wai a matsayin dan takara kamar yadda ya yi tun 2003 ba, sai a matsayin mai kada kuri’a.

daily post nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...
X whatsapp