fidelitybank

Buhari ya rattaba hannu akan lafiyar Kwakwalwa

Date:

Shugaba Muhammadu Buhari, ya sanya hannu kan kudurin lafiyar kwakwalwa da aka gabatar tun 2021 bayan da ta kasa tsallake muhawara tun 2003 zuwa 2013.

Majalisun tarayyar ƙasar sun yi muhawara a kan kudurin a 2021.

Shugaban kwamitin harkokin lafiya na majalisar dattawa, Ibrahim Oloriegbe, ne ya tabbatar da amincewa da kudurin da Buhari ya yi a shafinsa na twita.

Kudurin dai zai kare hakkin masu lalurar kwakwala kamar haramta cin zarafinsu a bayar da gidaje da samar da aikin yi da kulawar lafiya da sauran abubuwa.

Har ila yau, kudurin zai tabbatar da ganin cewa masu lalurar kwakwalwa na da damar irin jinya da za a yi musu sannan babu tirsasawa.

Wasu abubuwa da suke kunshe cikin dokar sun haɗa da samar da asusun lafiya na masu lalurar kwakwalwa da kirkiro da sashin lafiya a ma’aikatar lafiya ta ƙasa da kuma kirkiro da kwamitin sa ido kan masu lalurar da sauransu.

breaking news in nigeria today 2021

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Iya wa’adi daya ya ishe ni a mulkin Najeriya – Peter Obi

Tsohon ɗan takarar shugabancin Najeriya a jam'iyyar Labour, Peter...

Luis Diaz ya zaba wa kansa makoma da ya bar Liverpool – James

Kyaftin din Colombia, James Rodríguez, ya dage cewa dan...

Ka fito ka baiwa Matawalle hakuri ko ka fuskanci fushin kotu – Shinkafi

Wani mai fafutukar kare hakkin bil’adama, Dakta Suleiman Shuaibu...

Liverpool za su sayar da ‘yan wasa uku su dauki Isak

Liverpool a shirye take ta sayar da matasan yan...

Ba zamu daga wa Hamas kafa ba har sai an saki mutanen mu – Netanyahu

Firaiministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce, ya yi dogon...

Za mu gyara tsarin Maiduguri saboda ambaliya – Zulum

Gwamnan jihar Borno Babagana Umara Zulum ya ce, gwamnatinsa...

Dubban mutane sun yi zanga-zangar goyon bayan Falasɗinawa a Australia

Dubban mutane ne suka gudanar da zanga-zangar goyon bayan...

Mata da kanan Yara ne Ambaliya ta daidaita a jihohi 19 – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta kasa, NEMA, ta...

Facebook ya ƙi amincewa da tsare-tsaren Turai na amfani da AI

Wasu muhimman tsare-tsare na dokokin Tarayyar Turai kan amfani...

Ranar 18 za a fara rajistar zabe – INEC

Hukumar zaɓe mai zaman kanta, INEC ta sanar da...

Trump ya tura jiragen ruwa na yaki masu dauke da makaman nukiliya kusa da Rasha

Shugaba Trump ya ce, ya umarci a matsar da...

Amnesty na tuhumar gwamnatin Najeriya kan bacewar Dadiyata

Ƙungiyar Amnesty International ta yi Allah-wadai da sakacin da...
X whatsapp