fidelitybank

Buhari ya rattaba hannu akan lafiyar Kwakwalwa

Date:

Shugaba Muhammadu Buhari, ya sanya hannu kan kudurin lafiyar kwakwalwa da aka gabatar tun 2021 bayan da ta kasa tsallake muhawara tun 2003 zuwa 2013.

Majalisun tarayyar ƙasar sun yi muhawara a kan kudurin a 2021.

Shugaban kwamitin harkokin lafiya na majalisar dattawa, Ibrahim Oloriegbe, ne ya tabbatar da amincewa da kudurin da Buhari ya yi a shafinsa na twita.

Kudurin dai zai kare hakkin masu lalurar kwakwala kamar haramta cin zarafinsu a bayar da gidaje da samar da aikin yi da kulawar lafiya da sauran abubuwa.

Har ila yau, kudurin zai tabbatar da ganin cewa masu lalurar kwakwalwa na da damar irin jinya da za a yi musu sannan babu tirsasawa.

Wasu abubuwa da suke kunshe cikin dokar sun haɗa da samar da asusun lafiya na masu lalurar kwakwalwa da kirkiro da sashin lafiya a ma’aikatar lafiya ta ƙasa da kuma kirkiro da kwamitin sa ido kan masu lalurar da sauransu.

thisdaynews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp