fidelitybank

Buhari ya rattaba hannu a kan dokar kafa cibiyar kula da baki da yawon bude ido

Date:

Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya rattaba hannu kan kudurin dokar kafa cibiyar kula da baki da yawon bude ido, NIHOTOUR, ya zama doka.

Hakan na kunshe ne a cikin wata sanarwa da Mista Joesef Karim, mataimaki na musamman ga darakta Janar na NIHOTOUR, Alhaji Sani Kangiwa, ya rabawa kamfanin dillancin labarai na Najeriya ranar Litinin a Abuja.

Dokar ta kafa cibiyar horarwa, ba da shaida da rajistar karbar baki, tafiye-tafiye da yawon bude ido a Najeriya.

NAN ta ruwaito cewa NIHOTOUR wata hukuma ce ta parastatal a karkashin ma’aikatar yada labarai da al’adu ta tarayya, tana gudanar da horo, tuntuba, bincike da kuma wallafe-wallafen don inganta kwarewa da kasuwanci.

Cibiyar ta taka muhimmiyar rawa wajen samar da tsarin kasuwanci, ba kawai a Najeriya ba, har ma a wasu kasashe ta hanyar horo da ci gaban kasa da kasa.

nnn hausa

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin Æ´an Æ™asarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a Æ™yale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maÆ™ale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi É—an shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin Æ´an Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taÉ“a barin Iran ta Æ™era makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...
X whatsapp