fidelitybank

Buhari ya rantsar da kwamitin mika mulki

Date:

Shugaban Muhammadu Buhari, ya rantsar da kwamitin miƙa mulki, wadda za ta gudanar da shirye-shiryen miƙa mulki zuwa wata sabuwar gwamnatin da za a zaɓa cikin wannan wata.

Shugaban wanda ya samu wakilcin sakataren gwamnatin tarayya Boss Mustapha, ya ce dole a adana ci gaban da gwamnatinsa ta samar.

A makon da ya gabata ne shugaban shugaban ƙasar ya amince da kafa kwamitin tare da sanya hannu kan dokar ta ta samar da kwamitin, domin halasta ayyukansa.

Yayin da yake rantsar da mambobin kwamitin Boss Mustapha ya ce wannan wani abu ne na tarihi da gwamnatinsu ta samar wajen nuna yadda ta damu wajen bunƙasa harkokin dimokradiyya a ƙasar.

A ranar 25 ga watan Fabrairun da muke ciki ne dai ‘yan ƙasar za su zaɓi sabon shugaban ƙasar na gaba, da zai gaji kujerar shugaba Buhari.

Inda kuma za a miƙa mulki ga sabuwar gwamnatin ranar 29 ga watan Mayun shekarar da muke ciki.

www nnn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A dawo da tallafin aikin Hajji ga maniyyatan Najeriya – Ndume

Jagoran ƴan kwamitin majalisar dattijawa kan harkokin ƙasashen waje...

A na fargabar mutuwar dukkanin fasinjojin jirgin Indiya da ya yi hatsari

Kamfanin dillancin labaru na AP ya rawaito cewa, shugaban...

An kwashe wasu daga cikin Gawarwakin da Jirgi ya fada cikin gidaje a Indiya

Ƙungiyar likitoci ta ƙasar Indiya (FAIMA), ta ce an...

Tinubu ya mayar da martani kan mayar da Najeriya tsarin jam’iyya daya

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya mayar da martani game...

Zan cigaba da sa yawan jini ga maƙiya Tinubu – Wike

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya sha alwashin...

Tinubu zai magantu a kan ranar Dimokradiyya

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai yi jawabi ga...

A shirye nake na mutu don nasarar APC a 2027 – Orji Kalu

Sanatan Abia ta Arewa, Orji Uzor Kalu, ya bayyana...

Bayan hutun Sallah Tinubu zai koma Abuja

Shugaban ƙasa, Bola Tinubu na kan hanyarsa ta komawa...

Mutane 570 aka kashe a Najeriya cikin watan Afrilu – Rahoto

Hukumar kare haƙƙin ɗan'adam a Najeriya ta ce, adadin...

PDP ba za ta mutu ba duk da rikicin cikin gida – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya ce...

Sojoji sun kashe riƙaƙen ɗan bindiga Guddel a Kaduna

Sojoji sun yi nasarar kawar da fitaccen shugaban ‘yan...

Fadar shugaban ƙasa ta yi kakkausar gargaɗi a kan Ndume

Fadar shugaban kasa ta yi kakkausar gargadi ga dan...
X whatsapp