fidelitybank

Buhari ya nuna shi na kowa ne bisa nuna dattako – Tinubu

Date:

Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar All Progressives Congress (APC), Asiwaju Ahmed Bola Tinubu, ya bayyana shugaban kasa Muhammadu Buhari a matsayin “shugaba na gaskiya, dan’uwa kuma abokina” wanda ya nuna “hankalin manufa, natsuwa, da balaga” a makonnin da suka gabata a Babban Taron Jam’iyyar.

Mai magana da yawun shugaban kasa, Femi Adesina a wata sanarwa da ya fitar a ranar Asabar ya bayyana cewa yabon Tinubu na kunshe ne a cikin wata wasika mai dauke da sa hannun jigon jam’iyyar APC.

Tinubu ya nuna jin dadinsa ga wasikar taya murna da shugaban kasar ya aike masa, inda ya kara da cewa, duk da cewa duk ’yan takarar sun yi tsammanin shugaba Buhari zai “zaba” wanda zai gaje shi, sai kawai ya kyale su..

Ya taya shugaban kasar murnar kammala babban taron cikin nasara tare da ba shi tabbacin wani batu da ya mayar da hankali wajen yakin neman zabe wanda zai kai ga zaben 2023.

nigeria news today 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp