fidelitybank

Buhari ya karɓi kundin rahotan shawarwari da aka bashi

Date:

Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, ya karɓi wani rahoto da ya ba shi shawara kan yadda za a yi wa tsarin raba kuɗaɗen shiga tsakanin gwamnatin tarayya da jihohi da kuma ƙananan hukumomi kwaskwarima.

Buhari ya karɓi rahoton a Fadar Shugaban Ƙasa da ke Abuja a yau Alhamis.

Ƙarƙashin tsarin raba harajin da ake amfani da shi a yanzu, gwamnatain tarayya na ɗaukar kashi 52.68 cikin 100 na kuɗaɗen da aka raba, yayin da jihohi ke samun 26.72, sai kuma ƙananan hukumomi da ke karɓar 20.60.

Tun a Oktoban 2021 kwamatin ya fara aikin lalubo hanyoyin yi wa tsarin gyara wanda ake kira Vertical Revenue Allocation Formula a Turance.

vgn news today 2021

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp