fidelitybank

Buhari ya kara wa Kwanturolan hukumar Kwastam wa’adi

Date:

Shugaba Muhammadu Buhari, ya tsawaita wa’adin babban kwanturolan hukumar kula da shigi da fice ta ƙasar, Isah Jere Idris har zuwa ranar 29 ga watan Mayu 2023.

Wannan na ƙunshe ne cikin wata sanarwa da shugaba Buhari ya fitar ta tsawaita wa’adin mai ɗauke da sa hannun shugaban ma’aikatar fadar shugaban Najeriya, Farfesa Ibrahim Gambari.

Wannan ne wa’adi na biyu da aka ƙara wa Jere bayan wanda aka yi masa da farko lokacin da ya yi ritaya shekara guda baya.

A watan nan da muke ciki ne Isah Jere ya samu wata wasiƙa daga ma’aikatar tsaro ta Civil Defence kan cewa ya miƙa ragamar hukumarsu ga wanda ya fi kowa muƙayi kafin 24 ga watan Afrilu, kafin a naɗa wani sabon shugaban.

Rahotanni sun ambato cewa wasu ma’aikata a hukumar sun sha alwashin gudanar da zanga-zanga a ranar Juma’a matuƙar gwamnati ta ƙara tsawaita wa’adin Isah Jere.

sspdf news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp