fidelitybank

Buhari ya kammala duba lafiyar sa daga Landan

Date:

Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari a ranar Juma’a ya dawo Abuja daga Landan bayan ya duba lafiyarsa.

Shugaba Buhari ya bar Abuja, domin duba lafiyarsa na yau da kullun a Landan a ranar 6 ga Maris.

Tun da farko dai shugaban ya so ya fara ziyarar jinya ne daga birnin Nairobi na kasar Kenya, bayan ya halarci shirin kula da muhalli na Majalisar Dinkin Duniya (UNEP) na shekaru 50 a kasar, a ranar 5 ga Maris, amma ya dawo Najeriya a ranar 4 ga Maris.

Mai magana da yawun shugaban Femi Adesina, a ranar 1 ga Maris, a cikin wata sanarwa ya ce, daga Kenya, shugaban zai wuce Landan, domin duba lafiyarsa na yau da kullun wanda zai dauki akalla makonni biyu.

Sai dai shugaban ya koma Abuja kafin ya tafi Landan ranar 6 ga watan Maris.

legit breaking news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp