fidelitybank

Buhari ya kafa sabuwar hukuma

Date:

Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya amince da kafa sabuwar hukumar gwamnati mai suna ‘Nigeria Data Protection Bureau’ (NDPB) mai kare bayanai da sirrin kasa a zamance.

Jaridar Daily Trust ta rawaito cewa, an kafa hukumar ne bayan Ministan Sadarwa da Tattalin Arziki na Zamani, Farfesa Isa Ali Pantami ya bukaci a kafa ta.

A cikin wata sanarwa da aka fitar a madadin Pantami, Uwa Suleiman, hadiminsa a bangaren yada labarai ta ce, an kafa NDPB ne bisa tsari mafi kyau kuma zai mayar da hankali ne, domin kare bayanai da sirrin kasa da wasu ayyukan.

Ya ce, bayan samun nasarar aiwatar da tsarin zamantar da tattalin arzikin Najeriya na ‘National Digital Economy Policy and Strategy’ (NDEPS), hukumomi da dama sun zamantar da ayyukansu,

sun newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar Æ´an Æ™asarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp