fidelitybank

Buhari ya kaddamar da rukunin gidaje 76 a Kano

Date:

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kaddamar da rukunin gidaje 76 da suka hada da titunan cikin gida da magudanun ruwa da rijiyar burtsatse ta tsakiya da tankunan ruwa da wutar lantarki a Gama-Gwari daura da titin Jaba Fanisau a karamar hukumar Fagge a jihar Kano.

Gidan ya ƙunshi gine-gine 48 mai dakuna 2, da gine-gine 24 mai dakuna 3 da sai mai dakuna 1.

An bayar da kwangilar ne a watan Mayun 2017 a kan jimillar Naira miliyan 608.8. Kammala aikin titin, magudanan ruwa da kwalta an kashe Naira miliyan 438.2, samar da wutar lantarki da na’urar taransfoma 500kva ya kai Naira miliyan 82.2, yayin da rijiyar burtsatse mai motsi ta kai Naira miliyan 88.3.

Gwamnatin Jihar Kano ce, ta samar da filayen da za ayi aikin.

Shugaba Buhari wanda ya samu wakilcin Ministan Tsaro, Manjo Janar Bashir Salihi Magashi, ya ce, gidajen misali ne na cika alkawarin kawo sauyi da jam’iyyar APC ta yi a lokacin da ta nemi izini daga ‘yan Najeriya don kafa gwamnati a 2015.

“Wannan misali ne mai kyau na wasu damar ci gaba da hadin gwiwar gwamnatocin za su iya samarwa, kuma ina da kwarin gwiwar cewa, idan aka samar da karin filayen, gwamnatin tarayya za ta iya yin fiye da haka.”

latest legit news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...

PDP ta yi watsi da matakin shugaban jam’iyyar da ya dauka

Kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, ya yi watsi da...

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulɗa da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa...

Ƴan sanda sun kama mutum 26 da ake zargi da hannu a kashe-kashen Benue

Sufeto Janar na ‘ƴan sanda, Kayode Egbetokun, ya bayyana...

Ba dan mun yi wa Iran barna ba da har yanzu ba ta nemi sulhu ba – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada cewa harin...

Iran ta zartar da hukuncin kisa kan masu leken asiri

Kamfanin dillancin labarai na sashen shari'a a Iran ya...

Za mu ɗauki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta ɗaukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...
X whatsapp