fidelitybank

Buhari ya kaddamar da motoci sama da 200 da kayayyakin tsaro

Date:

Shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya kaddamar da motocin aiki kirar Buffalo sama da 200 da sauran kayayyakin tsaro da gwamnatin tarayya ta siyo ta hannun Asusun ‘Yan sandan Najeriya (NPTF), ga ‘yan sandan Najeriya.

Da ya ke kaddamar da motocin da sauran kayayyakin tsaro a Abuja, Buhari ya bayyana samar da kayayyakin a matsayin wani bangare na sake fasalin rundunar ‘yan sandan Najeriya.

Shugaban wanda ya samu wakilcin ministan harkokin ‘yan sanda, Alhaji Muhammad Dingyadi, ya bayyana cewa shirin na taimakawa ‘yan sanda a Najeriya, ta hanyar samar da ababen more rayuwa na zamani.

Buhari ya yabawa kwamitin amintattu, gudanarwa da ma’aikatan NPTF bisa yadda suka kamalla ayyukan da suka yi da kyau, wanda ya nuna an fara kaddamar da ayyuka da dama.

Ya ce, horarwa da zamanantar da kayayyakin aikin ‘yan sanda, sun kasance daidai da umarnin Gwamnatin Tarayya na zurfafa tsaro a fadin kasar.

the nation newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tattalin arzikin Najeriya zai kara bunkasa a shekarar nan – IMF

Asusun Bayar da Lamuni na Duniya, IMF ya sabunta...

Ma’aikatan jinya sun fara yajin aiki a Najeriya

Ƙungiyar ma'aikatan jinya da unguzomomi ta kasa, ta fara...

Birtaniya ta na tsantsanr goyon bayam Hamas ne kawai – Netanyahu

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce, matakin da Birntaniy...

Birtaniya ta gindaya wa Isra’ila sharuɗa

Firaministan Birtaniya, Keir Starmer, ya shimfiɗa wa Isra'ila wasu...

‘Yan Arewa su dakata da neman mulki har zuwa 2031 – Sakataren Gwamnati

Sakataren gwamnatin tarayya, SGF, George Akume, ya yi kira...

Matatar Dangote ta janye ƙarar da ta shigar kamfanin NNPCL a kotu

Matatar man Dangote ta janye ƙarar da ta shigar...

Ba mu baiwa Obi shawara ya janye daga takara ba – Kungiyar Inyamurai

Kungiyar koli ta al’adun kabilar Igbo, Ohanaeze Ndigbo Worldwide,...

Dole ne APC ta bar mana kujerar mataimakin shugaban kasa – ANPP

Tsagin tsohuwar jam'iyyar All Nigeria Peoples Party wato ANPP...

Gwamna ya nada Sarkin Gusau

Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal ya amince da naɗin...

‘Yan Bindiga sun yi ikirarin kashe Daliban koyon aikin lauya a Benuwai

Ƴanbindiga da suka yi garkuwa da ɗaliban makarantar samun...

Tinubu ya gwangwaje tawagar Super Falcons da ruwan daloli da gidaje a Abuja

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bai wa ƴan wasan...

Super Falcons ta sauka a Abuja tare da yin zagayen nuna kofi

Tawagar Super Falcons ta Najeriya sun isa Abuja bayan...
X whatsapp