fidelitybank

Buhari ya jaddada sahihin yin zabe a 2023

Date:

Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya jaddada alkawarinsa na tabbatar da an yi zaben da babu cuta babu cutarwa a cikinsa a kasar, wanda kuma aka yi yarjejeniyar duka ‘yan takarar za su amince da sakamakon zaben.

Cikin wata sanarwa da kakakin Shugaban Malam Garba Shehu ya fitar ya ce, Shugaba Buhari ya bayyana matsayinsa a birnin Washinhton na Amurka a wata tattaunawa da ya yi mai taken, “Tattaunawa da Shugaba Muhammadu Buhari na Najeriya”.

Shugaba Buhari yace “tun daga shekarar 2015, yadda muke gudanar da zabenmu na kara habbaka a hankali.

“Daga zaben 2019, zaben maye gurbi da kuma na karshen lokaci da aka yi a Edo da Ekiti da Anambra da kuma Osun an yi su cikin yanayin gamsuwa daga bangaren masu takara da wadanda suka yi zaben.

“Haka kuma muke fata a 2023. duk da cewa matakin masu sanya ido na duniya zai kara karfafawa ‘yan siyasa amincewa da sakamakon zaben.”

Da yake amsa tambya game da shirin INEC na zaben 2023, shugaba Buhari ya ce “INEC a shirye take saboda mun basu duk wani abu da uke bukata wanda suka tambay saboda ba na son wani uzuri kan cewa gwamnati ta hana su kudi, domin haka ba ta da wani uzuri.”

nigeria.news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Buhari ya yi wa Najeriya hidimar da ba za a manta da shi ba – António Guterres

Babban Sakatare na Majalisar Ɗinkin Duniya (MDD) António Guterres...

Binani ta koma jam’iyyar haÉ—aka ta ADC

'Yartakarar gwamnan jihar Adamawa a zaɓen 2023, Sanata Aishatu...

A Talata zan koma aiki na a majalisa – Natasha

Yar majalisar Dattawa, Sanata Natasha Akpoti, ta ci alwashin...

An sake mayar da yan Najeriya 294 gida daga Nijar

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta Najeriya Nema ta...

An gano motoci 35 da aka sace a wata shida

Hukumar kiyaye haɗurra ta ƙasa a Najeriya ta ce...

Shugaban Laberiya ya je ta’aziyyar Buhari a Monrovia

Shugaban Ƙsaar Laberiya Joseph Nyuma Boakai ya kai ziyarar...

Rundunar Yansandan Kaduna ta hana gangamin goyon bayan Peter Obi

Rundunar 'yansandan Najeriya reshen jihar Kaduna ta hana gudanar...

Iran ta zartar da hukuncin kisa a kan Mutane 3

Hukumomi a Iran sun zartar wa mutum uku hukuncin...

Ƴansanda sun kama ƙasurgumin ɗanbindiga a Kaduna

Rundunar Æ´ansandan jihar Kaduna ta ce, jami'an ta sun...

Sudan ta Kudu ta yi ta’aziyyar Buhari

Mukaddashin Ministan Harkokin Wajen Sudan ta Kudu, Ambasada Akuei...

Trump ya na fama da cuta mai kumbura kafa da toshewar hanyar jini

A ranar Alhamis ne Fadar White House ta sanar...

Yadda aka gudanar da addu’o’in Buhari a Villa

A ranar Alhamis ne aka gudanar da addu'o'i ga...
X whatsapp