fidelitybank

Buhari ya gargaɗi sabbin shugabannin jam’iyyar APC karsu bari kuɗi ya rinjaye su

Date:

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya gargadi sabon kwamitin ayyuka na jam’iyyar All Progressives Congress (APC) na kasa cewa, kada su bari ‘yan takara mafi karfin arziki su rinjaye su a zaben fidda gwani na jam’iyyar.

Buhari ya yi wannan gargadin ne a babban taron jam’iyyar APC na kasa a shekarar 2022 da aka gudanar a Abuja, inda ya bukaci shugabannin jam’iyyar da su rika inganta dimokuradiyyar cikin gida a kodayaushe da kuma daidaito ga dukkan ‘ya’yan jam’iyyar.

Ya yi kira ga ‘yan siyasa da masu zabe da su inganta tsarin zabe, su kara nuna gaskiya, cike gibin da ake da su, sannan su kara kima ga dimokradiyyar Najeriya, domin dimokuradiyyar ta samu ci gaba.
Shugaban wanda ya bayyana dalilansa na sa baki a cikin al’amuran jam’iyyar a kwanakin baya, ya ce ba wai an yi hakan ne don danne muryoyin da ba su dace ba.

“Kwanan nan, na sami dalilin shiga cikin rikicin shugabancin da ke shirin kawo rudani a cikin jam’iyyar.Irin wadannan rigingimun cikin gida sun zama ruwan dare a cikin dimokuradiyya irin namu, amma dole ne mu guji zafafa harkokin siyasa, kada mu bari bambance-bambancen da ke tsakaninmu ya tsaga da kawo cikas ga jam’iyyar.

“Kamar yadda na fada a baya, ba ta amfanar kowa ko jam’iyya, idan mu a matsayinmu na shugabanni muka yi kasa a gwiwa, muka koma ga bata-kashi da suna a kafafen yada labarai. In ji Buhari.

legit.news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Duk wasu ƙawayen Amurka za su ɗanɗanar kuɗarsu – Iran

Rundunar dakarun juyin juya halin Iran ta fitar da...

Iran ta mayar da martani kan sojojin Amurka dake Qatar

Kafofin yaɗa labaran Iran sun bayyana cewa ƙasar ta...

Faransa ba ta goyon bayan Amurka na kifer da gwamnatin Iran – Barrot

Ministan harkokin wajen Faransa ya ce, ƙasarsu ba ta...

Kotu a Kano ta ɗaure masu satar Yara

Babbar kotun jihar Kano da ke zamanta a Miller...

Ba wata hujja da Amurka za ta kai wa Iran hari – Rasha

An gudanar da tattaunawa tsakanin shugaban Rasha Vladimir Putin...

Tinubu ya miƙa saƙon ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...

Trump ya yaudari Amurkawa da Iran – Aragachi

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa...

Sai an hukunta Mutanen da suka kashe ƴan ɗaurin aure – Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi Alla-wadai da...

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin ƴan Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...
X whatsapp