fidelitybank

Buhari ya gana da gwamnonin APC 22

Date:

Shugaba Muhammadu Buhari na ganawa yanzu haka da gwamnonin APC 22 gabanni zaɓen fitar da gwani na ɗan takarar shugaban kasa da za a gudanar daga 6 zuwa 8 ga watan Yuni.

Daga cikin mahalarta taron har da shugaban jam’iyyar APC ta kasa, Sanata Abdullahi Adamu.

Gwamnan Kaduna kaɗai ne ya samu wakilcin mataimakinsa a taron da ake gudanarwa a fadar gwamnati da ke Abuja.

Jaridun Najeriya na cewa ana gudanar da taron ne domin daldale abubuwan da suka kasance masu sarkakiya gabannin zaɓen fitar da gwani.

APC ta dage zaben fitar da ɗan takarar shugaban kasa da a baya ta tsara gudanarwa tsakanin 29 ga watan Mayu zuwa 30, zuwa 6 da 8 ga watan Yuni, bayan hukumar zaɓe mai zaman kanta ta dage wa’adin fitar da ‘yan takara.

Ana saran shugaba Buhar ya tafi birnin Madrid na Sifaniya a wata ziyara kwanaki biyu bayan kammala ganawar

nhgsfp

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp