fidelitybank

Buhari ya caccaki ‘yan sanda a kan kisan Lauya

Date:

Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya yi Allah wadai da abin da ya kira ‘kisan rashin hankali” da wasu ‘yan sanda da ke bakin aiki suka yi wa wata lauya mai suna Omobolanle Raheem ranar Kirsimeti.

A wata sanarwa da mai magana da yawun shugaban ƙasar Malam Garba Shehu ya fitar, shugaba Buhari ya ce ya yi matuƙar kaɗuwa da jin labarin kashe lauyar,.

Sannan kuma shugaban ya umarci hukumomin ‘yan sanda da su É—auki tsattsauran mataki kan waÉ—anda suka aikata wannan ta’asa.

A wata mai kama da wannan ita ma hukumar kula da aikin ‘yan sanda ta Najeriya ta yi Allah wadai da kisan lauyar.

A cikin wata sanarwa da ta fitar mai É—auke sa hannun shugaban sashen hulÉ—a da jama’a na hukumar Ikechukwu Ani, hukumar ta ce tana buĆ™atar rahoto kan kisan daga hukumar ‘yan sandan, da kuma kiran bayar da horo ga ‘yan sanda kan yadda za a riĆ™e makamai.

legit new

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnan Kano ya kori mataimansa na musamman kan belin Danwawu

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya amince da...

Tsohon Minista a mulkin Buhari ya mutu

Allah ya yi wa tsohon ministan noma da raya...

Kashi 70 na yankin Bukuyum ta Kudu na Ć™arĆ™ashin Ć´an Bindiga – ĆŠan majalisa

Rahotanni daga yakin ƙaramar hukummar Bukuyum na jihar Zamfara...

Goodluck ya fi dacewa ya zama dan takara a 2027 – Lamido

Tsohon Gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido ya ce Tsohon...

An gargadi al’umma su yi taka tsan-tsan da ambaliyar ruwan sama

Yayin da ake ci gaba da fuskantar saukar ruwan...

Gwamnatin Tarayya za ta gina hanyar sufurin jirgin ƙasa a Kano

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta samar da titin...

Abin da ya sa muke ci gaba da tsare Sowore – Ćłansanda

Kwamishinan Ć´ansanda mai kula da sashen kai É—auki na...

INEC za ta bai wa É—aurarru damar kaÉ—a Ć™uri’a a lokacin zaÉ“uka

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta ta duba yiwuwar bai...

Mai ya jawo Matan Zamfara su ka yi zanga-zanga

ĆŠaruruwan mata ne tsofaffi da masu shawarya suka gudanar...

Aƙalla mutane 24,000 ne suka ɓata saboda Boko Haram a Najeriya

Kungiyar Agaji ta Red Cross ta bayyana cewa aƙalla...

‘Yansanda ku gaggauta sakin Sowore – Obi

Tsohon É—an takarar shugaban kasa a jam'iyyar LP, Peter...

PDP ta gargaÉ—i mambobinta kan goyon bayan Tinubu

Babbar jam'iyyar hamayya ta PDP a Najeriya ta gargaÉ—i...
X whatsapp