fidelitybank

Buhari ya bude gadar Neja ta biyu

Date:

Shugaban kasa Muhamamdu Buhari, ya bude katafariyar Gadar Neja ta Biyu, domin saukaka wa masu tafiya garuruwansu zuwa bukukuwan karshen shekara cikin kwanciyar hankali.

Shugaba Muhammadu Buhari wanda Ministan Ayyukan Babatunde Fashola ya wakilta, a ziyarar gani da ido, ya ce, an gina gadar ce daga kudaden da ake zargin an sace su daga kasar kuma aka boye a kasashen waje, wadanda aka karbo mafi yawan su daga Amurka.

Sannan ya ce, manufar gina gadar shi ne kare rayuka da magance talauci da ake fuskanta sakamakon yawan sa’o’in da ake dauka a cinkoson da ake samu a tsohuwar Gadar Neja.

Ya ce, yin gadar zai zama maras amfani idan masu amfani da ita suka zabi tukin ganganci da ka iya zama barazana ga rayuwarsu.

Ministan ya kuma ce, da an tsara a bude ta a ranar !4 ga watan Disamba amma saboda wasu dalilai suka sa aka daga zuwa 15 ga watan Janairun 2023.

legit.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojoji sun fafata da da ‘yan Bindiga a Neja

Rundunar sojiji ta ce, sojoji tare da haÉ—in gwiwar...

Majalisar Dinkin Duniya za ta dakatar da tallafin abinci a Najeriya

Shirin Abinci na Majalisar ÆŠinkin Duniya (WFP) ya bayyana...

Tinubu ya na murkushe ‘Yan adawa – Sule Lamido

Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Alhaji Sule Lamido, ya ce...

Gwamnatin Kano ta baiwa yara fifiko – UNICEF

Asusun kula da kananan yara na Majalisar Dinkin Duniya...

Majalisar ta amince da buƙatar Tinubu na ciyo bashin dala biliyan 21

A ranar Talata ne majalisar Dattawa ta amince da...

An sallami Gwamnan Katsina daga asibiti bayan ya samu rauni a hatsarin mota

An sallami gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda,...

Har yanzu Tinubu bai nada Jakadun Najeriya ba – ADC

Jam’iyyar ADC ta soki yadda gwamnatin APC ta shugaba...

Har yanzu ina LP kuma ni ne zan iya saita Najeriya – Datti

Datti Baba-Ahmed, tsohon dan takarar mataimakin shugaban kasa a...

APC ta zama buhun kusa ta gaza a Najeriya – Amaechi

Tsohon gwamnan jihar Ribas, Chibuike Amaechi ya bayyana jam'iyyar...

An fara samun takun saka tsakanin Turkiyya da Najeriya a kan kungiyar Gulen

Kungiyar kare hakkin musulmi, MURIC, ta bukaci shugaban kasar...

ArziÆ™in Najeriya ya Æ™aru da kashi 3.13 a farkon 2025 – NBS

Tattalin arzikin Najeriya ya ƙaru da kashi 3.13 cikin...

Kamfanonin lantarki za su katse wutar lantarki saboda bashi

Kamfanonin samar da wutar lantarki, sun ce suna iya...
X whatsapp