fidelitybank

Buhari ya buƙaci majalisa ta amince masa da Naira Tiriliyan 4

Date:

Shugaban kasa Muhammadu Buhari, a ranar Alhamis, ya bukaci majalisar wakilai ta amince da Naira Tiriliyan 4, domin samar da tallafin man fetur.

Bukatar shugaba Buhari na kunshe ne a cikin wata wasika da shugaban majalisar, Femi Gbajabiamila ya karanta yayin zaman majalisar.

Idan dai za a iya tunawa gwamnatin ta ce, ana bukatar Naira Tiriliyan 3, domin biyan tallafin a shekarar 2022.

Shugaban kasa ya bukaci ‘yan majalisar su kara ma’aunin man fetur daga dala 62 zuwa dala 73 kan kowacce ganga.

Sai dai a cikin wasikar da Mista Gbajabiamila ya karanta, Shugaban Buhari, ya ce, Naira tiriliyan 3 ba za ta wadatar ba, saboda karin farashin danyen mai wanda a halin yanzu ya kai dala 100 kan kowacce ganga.

news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp