fidelitybank

Buhari ya bi sawun Tinubu a gangamin zaben APC a Yobe

Date:

A karo na biyu cikin kwanaki biyu, shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya shiga cikin ayarin gangamin yakin neman zaben dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC a 2023, Bola Tinubu a ranar Talata a Damaturu, babban birnin jihar Yobe.

Shugaban ya isa yankin Arewa maso Gabas ne a ranar Litinin din da ta gabata inda ya kaddamar da ayyuka takwas na gwamnatin tarayya da na jiha a Yobe, mahaifar shugaban majalisar dattawa, Ahmad Lawan.

Gwamna Mai Mala Buni ya karbi bakoncin Buhari a Yobe tare da wasu jiga-jigan APC. Shugaban ya halarci taron gangamin shugaban kasa na jam’iyyar APC a Yola, babban birnin jihar Adamawa ranar Litinin.

A taron da aka yi a Yobe ranar Talata tare da shugaban kasa akwai Lawan, Buni, Tinubu; abokin takararsa Kashim Shettima; da shugaban jam’iyyar APC na kasa, Abdullahi Adamu.

Sauran wadanda suka halarci gangamin akwai Gwamna Simon Lalong (Plateau); Babagana Zulum (Borno), Badaru Abubakar (Jigawa), Atiku Bagudu (Kebbi) da Inuwa Yahaya (Gombe).

Kwamitin yakin neman zaben shugaban kasa na APC ya ce Buhari zai shiga yakin neman zaben Tinubu a jihohi 10.

thisday newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Cin zaben da NNPP ta yi a Kano cuwa-cuwa ne – Ata

Ministan Jiha na Gidaje da Cigaban Birane, Rt Hon...

Mutane kusan 40 sun ɓace sakamakon haɗarin kwale-kwale a Sokoto

Aƙalla mutum 40 ne ake nema bayan haɗarin kwale-kwale...

APC ta yi kwaf daya a zaben cike gurbin Kaduna da Jigawa

Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Jigawa ta yi...

Ba mu yarda da zaben Ghari da Tsanyawa ba – NNPP

Jam'iyar NNPP mai mulkin jihar Kano a arewacin Najeriya...

QPC ta nemi INEC ta soke zaɓen Kano

Jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya ta nemi hukumar zaɓe...

Zaɓen Kano: An kama Mutane 288 da tayar da zaune tsaye

Rudunar Æ´ansandan jihar Kano, ta sanar da kama mutum...

An Kama wakilin jam’iyya da Naira miliyan 25.9 na Siyan Kuri’a

Jami’an tsaro sun kama wani da ake zargin wakilin...

Farashin kayan abinci na rugu-rugu a Najeriya – NBS

Hukumar Ƙididdiga ta Ƙasa (NBS) ta ce hauhawar farashin...

Kotun Kano ta ce a kamo mata Dagacin Tamburawa

Kotun Shari’ar Musulunci da ke shelkwatar Hisbah a Kano,...

Kotu ta ƙwace motocin gwamnatin Zamfara guda 40 daga hannun Matawalle

Kotun Daukaka Kara da ke a Sokoto ta tabbatar...

A na cigaba da gudanar da zaben cike gurbi harda Kano

Kano na É—aya daga cikin jhihohin da ake kaÉ—a...

Mutane 12 sun mutu a wani hatsari a Kano – FRSC

Hukumar Kiyaye Haddura ta Ƙasa (FRSC) reshen Kano, ta...
X whatsapp