fidelitybank

Buhari ya bayar da sa’o’i 24 su fito da sunayen ƴan takara jam’iyyar APC

Date:

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya fadawa jam’iyyar APC ta mayar wa da duk wani ɗan takara da ya hakura da neman mukami kudinsa.

A ranar Laraba, 23 ga watan Maris 2022, Punch ta rawaito cewa, shugaban kasa ya na umartar APC ta mayar da kuɗaɗen ƴan takarar da suka biya kuɗin fam.

Wasu ‘yan siyasa sun fasa takara, sun yarda su janyewa abokan hamayyarsu. Don haka Muhammadu Buhari ya hana APC taba irin wadannan kudi.

Haka zalika, Mai girma Buhari ya fadawa gwamnonin jam’iyyarsa da su yi kokari wajen ganin an zabi sababbin shugabannin APC na kasa ta hanyar maslaha.

Shugaban Buhari ya baiwa gwamnoninsa nan da sa’o’i 24, su fito da sunayen wadanda ake so su rike duk wasu mukamai na kasa a jam’iyyar APC mai mulki.

today nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp