fidelitybank

Buhari ya ban umarni na kula da Talakawan Najeriya – Peter Obi

Date:

Jagorar jam’iyyar LP a Najeriya, Peter Obi ya ce, tsohon shugaban ƙasar, Marigayi Muhammadu Buhari ya hore shi da riƙe amanar talakawan ƙasar.

Yayin da yake jawabi a wajen ta’aziyar rasuwar Buhari a garin Daura, mahaifar marigayin, Peter Obi ya ce yana tuna kalaman da Buhari ya faɗa masa lokacin da yake raye.

”A lokacin da nake yaƙin neman zaɓen shugaban ƙasa, na kai masa ziyara, kuma kiran da ya yi min shi ne, ya ce Peter ka kula da talakawan Najeriya, ni kuma na faɗa masa wannan shi ne babban muradina”.

Peter Obi ya ce babban abin da shugabanni za su koya daga halin Buhari shi ne sauƙin kansa.

the nation news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Yadda aka gudanar da addu’o’in Buhari a Villa

A ranar Alhamis ne aka gudanar da addu'o'i ga...

Rasha tarnaki ce a wajen Tarayyar Turai – Jamus

Shugaban gwamnatin Jamus Friedrich Merz ya shaidawa BBC cewa...

Amurka ba ta goyon bayan Isra’ila a harin Syria – Trump

Amurka ta ce ba ta goyon bayan hare-haren da...

Tinubu zai zo Kano ta’aziyyar Dantata

Shugaban Najeriya, Bola Tinubu zai kai ziyara Kano yau...

Tarayyar Turai tamince da ƙaƙaba wa Rasha sabbin takunkumai

Ƙungiyar Tarayyar Turai ta amince da ƙaƙaba wa Rasha...

Gwamnan Filato ya zargi Jami’ai da kin kama ‘yan bindiga

Gwamnatin jihar Filato ta zargi jami'an sojojin ƙasar da...

Za a yi wa Buhari addu’a a Abuja

Gwamnatin Tarayya za ta jagoranci gudanar da taron addu'o'i...

Buhari ya ban umarni na kula da Talakawan Najeriya – Peter Obi

Jagorar jam'iyyar LP a Najeriya, Peter Obi ya ce,...

Sojojin hadin gwiwa sun hallaka ‘yan Boko Haram a tafkin Chadi

Rundunar hadin gwiwa mai yaƙi da Boko Haram a...

Na yi rashin aboki na gari kuma Najeriya ta rasa mutumin kirki – Tinubu

Shugaban Kasa, Bola Tinubu, na ci gaba da alhinin...

Shettima ya jagoranci yi wa Buhari addu’o’i na musamman a Daura

An gudanar da addu'o'i na musamman don neman gafara...

Isra’ila ta kashe mana fararen hula – Syria

Shugaban Syria, Ahmed al-Sharaa ya zargi Isra'ila da kai...
X whatsapp