fidelitybank

Buhari ya baiwa Tinubu damar lashe zabe – Garba Shehu

Date:

Fadar shugaban kasa ta bayyana cewa, shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya baiwa zababben shugaban kasa, Bola Tinubu damar lashe zaben shugaban kasa da ya gabata.

Mai magana da yawun Buhari, Garba Shehu, ya ce dalilin da ya sa Tinubu ya fara kai wa shugaban kasa takardar shaidar cin zabe a Daura, jihar Katsina.

Da yake magana a gidan talbijin na Najeriya, NTA, Shehu ya ce: “Shi, shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bai wa Tinubu damar yin nasara cikin gaskiya da adalci.

“Lokacin da Tinubu ya karbi satifiket dinsa daga hannun INEC, abu na farko da ya yi shi ne ya tashi zuwa Daura ya nuna wa shugaban kasa.

“Shugaban kasa mai jiran gado Bola Tinubu baya gajiyawa da fadin cewa shugaban kasa ya bashi damar yin nasara. Yana da matukar muhimmanci. Ya ba shi damar yin nasara cikin gaskiya da adalci.”

vanguard newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp