fidelitybank

Buhari ya amince da siyan motoci masu sulke 400

Date:

Shugaban kasa Muhamadu Buhari, ya amince da sayo motocin yaƙi masu sulki 400 ga dakarun soji, domin kare babban birnin ƙasar Abuja da jihar Nasarawa da wasu yankuna na jihar Niger.

Sabon babban kwamandan rundunar soji mai lura da yankin Manjo Janar Mohammed Usman,ne ya bayyana haka ranar Laraba a cikin jawabin godiya da ya gabatar jim kaɗan bayan shugaba Buhari ya yi masa ƙarin girma.

Manjo Janar Usman ya gode wa shugaban ƙasar saboda jajircewarsa da taimakon da ya ke bai wa rundunar, ciki har da amincewa da sayo motocin sulken 400, waɗanda ya ce sun isa wajen kare yankinsa da ya ƙunshi babban birnin ƙasar, da jihar Nasarawa da kuma wasu yankunan jihar Niger.

Haka kuma ya bayyana jin daɗinsa game da ƙarin girman da aka yi masa, yana mai cewa hakan zai taimaka masa wajen gudanar da aikinsa.

nigerianewspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu ya miƙa saƙon ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...

Trump ya yaudari Amurkawa da Iran – Aragachi

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa...

Sai an hukunta Mutanen da suka kashe ƴan ɗaurin aure – Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi Alla-wadai da...

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin ƴan Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...
X whatsapp