fidelitybank

Buhari ne ya gina wa Tinubu tubalin farfaɗo da tattalin arziki – Ogbuke

Date:

Wani jigo a jam’iyyar All Progressives Congress (APC), Joe Igbokwe, ya bayyana cewa tsohon Shugaban Kasa, Muhammadu Buhari, shine ya kafa tubali mai karfi wanda Shugaba Bola Tinubu zai ci gaba da ginawa a kai.

Igbokwe ya bukaci ‘yan Najeriya su yi watsi da maganganun da ke cewa Buhari ya gaza, yana mai cewa alamomin nasarorinsa sun bayyana ga kowa.

A wata wallafa da ya yi a shafinsa na Facebook, Igbokwe ya ce:
“Kada wani mai rai ko matacce ya yarda da tunanin cewa Buhari ya gaza. A daina wannan tunanin.

“Ya kafa tubali mai karfi wanda Tinubu ke ginawa a kai. Muna ganin alamomi da nasarorinsa a yau.”

Maganganun Igbokwe sun biyo bayan wata kalamai daga tsohon Mai Baiwa Shugaban Kasa Shawara Kan Harkokin Siyasa, Babafemi Ojudu, wanda ya ce Buhari ba shi da hangen nesa.

Ojudu ya bayyana cewa rashin hangen nesan Buhari ya sanya bai goyi bayan takarar tsohon Mataimakin Shugaban Kasa, Yemi Osinbajo, don zama shugaban kasa ba.

tribune news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp