fidelitybank

Buhari ne ya gina wa Tinubu tubalin farfaɗo da tattalin arziki – Ogbuke

Date:

Wani jigo a jam’iyyar All Progressives Congress (APC), Joe Igbokwe, ya bayyana cewa tsohon Shugaban Kasa, Muhammadu Buhari, shine ya kafa tubali mai karfi wanda Shugaba Bola Tinubu zai ci gaba da ginawa a kai.

Igbokwe ya bukaci ‘yan Najeriya su yi watsi da maganganun da ke cewa Buhari ya gaza, yana mai cewa alamomin nasarorinsa sun bayyana ga kowa.

A wata wallafa da ya yi a shafinsa na Facebook, Igbokwe ya ce:
“Kada wani mai rai ko matacce ya yarda da tunanin cewa Buhari ya gaza. A daina wannan tunanin.

“Ya kafa tubali mai karfi wanda Tinubu ke ginawa a kai. Muna ganin alamomi da nasarorinsa a yau.”

Maganganun Igbokwe sun biyo bayan wata kalamai daga tsohon Mai Baiwa Shugaban Kasa Shawara Kan Harkokin Siyasa, Babafemi Ojudu, wanda ya ce Buhari ba shi da hangen nesa.

Ojudu ya bayyana cewa rashin hangen nesan Buhari ya sanya bai goyi bayan takarar tsohon Mataimakin Shugaban Kasa, Yemi Osinbajo, don zama shugaban kasa ba.

newstoday

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp