fidelitybank

Buhari ka yi amfani da ƙarfin wajen kawo ƙarshen matsalar tsaro – Majalisa

Date:

Majalisar Wakilai, ta yi kira ga Shugaban Ƙasa, Mhammadu Buhari, ya yi amfani da dukkan ƙarfinsa wajen kawo ƙarshen matsalolin tsaro da ke addabar sassan ƙasar.

Majalisar ta yi kiran ne cikin wata matsaya da ta cimma yayin zamanta na yau Laraba.

Babu bayani kan ko sau nawa majalisar ta yi irin wannan kira yayin da gwamnatin ke cewa tana bakin ƙoƙarinta.

Wani rahoto kan sha’anin tsaro da kamfanin Beacon Consulting ya fitar ya ce hare-haren ‘yan bindiga sun kashe mutum 1,500 cikin watan Maris kaɗai a Najeriya.

‘Yan bindiga ƙarƙashin ƙungiyoyi daban-daban kan kashe mutane ko kuma yin garkuwa da su don neman kuɗin fansa a lungu da saƙo na ƙasar.

vgn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp