fidelitybank

Buhari ka tsoma baki a rikicin APC na Kebbi – Ƙungiya

Date:

Wata kungiyar magoya bayan jam’iyyar All Progressives Congress (APC) reshen jihar Kebbi, ta roki shugaban kasa Muhammadu Buhari da shugaban jam’iyyar na kasa Sen. Abdullahi Adamu, da su shiga cikin rikicin da ya dabaibaye jam’iyyar a jihar.

Kungiyar, Concerned APC Members/Supporters in Aliero/Gwandu/Jega Federal Constituency, ta yi kira a cikin wata sanarwa da ta fitar a Birnin Kebbi ranar Alhamis.

Shugaban kungiyar Usman Ibrahim da Sakatare Mohammed Aliyu ne suka sanya wa hannu.

Kungiyar ta bayyana cewa, ficewar da manyan ‘ya’yan jam’iyyar APC ke yi zuwa wasu jam’iyyun siyasa a jihar na iya yin tasiri a zaben 2023.

Kungiyar ta kuma gargadi wasu daga cikin jiga-jigan jam’iyyar kan hukunce-hukuncen da ba su dace ba tare da nuna alhini da rigingimun da ke faruwa a jam’iyyar.

legit nigeria news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dangote ya rage farashin litar mai zuwa ₦820

Kamfanin matatar man Dangote ya rage farashin litar mai...

Dubai ta sake tsaurara matakan bai wa ‘yan Najeriya biza

Haɗaɗɗiyar Daular Larabawa, UAE ta sake sanya wasu dokoki...

‘Yan Bindigar Katsina ‘yan asalin jihar mu ne – Gwamna

Gwamnan Katsina Umaru Dikko Radda ya ce galibin 'yan...

Zan yi wa ADC aiki ina cikin jam’iyyar PDP – Sule Lamido

Jigo a babbar jam’iyyar hamayya ta PDP a Najeriya...

Buhari da Tinubu kan su a hade ya ke – Garba Shehu

Mai magana da yawun tsohon Shugaban kasa, Muhammadu Buhari...

Ganduje ya kama aiki a hukumar kula da filayen jirgin sama

Tsohon shugaban jam'iyyar APC mai mulki, Abdullahi Ganduje, ya...

JAMB ta amince da maki 150 mafi ƙanƙanta don samun gurbin karatu a jami’o’i

Hukumar shirya jarrabawar shiga Jami'o'i ta Najeriya (JAMB) ta...

ASUU ta dakatar da yajin aikin da ta fara

Ƙungiyar Malaman Jami'o'i ta Najeriya, ASUU da dakatar yajin...

Masu haɗakar ADC na ɓaɓatu ne saboda rashin gwamnati – Radda

Gwamnan jihar Katsina, Mallam Dikko Umar Radda ya yi...

Ba ruwan Biri da gada a makamin Nukiliya – Shettima

Mataimakin shugaba Najeriya Kashim Shettima ya ce ƙasar za...

An kashe Mutane 70 a jihar Filato

Rahotonni daga jihar Filato na cewa ƴanbindiga sun kai...

Ambaliya ta kashe mutane 100 a Amurka

Hukumomi a jihar Tesxas da ke Amurka sun bayyana...
X whatsapp