fidelitybank

Buhari ka tsoma baki a rikicin APC na Kebbi – Ƙungiya

Date:

Wata kungiyar magoya bayan jam’iyyar All Progressives Congress (APC) reshen jihar Kebbi, ta roki shugaban kasa Muhammadu Buhari da shugaban jam’iyyar na kasa Sen. Abdullahi Adamu, da su shiga cikin rikicin da ya dabaibaye jam’iyyar a jihar.

Kungiyar, Concerned APC Members/Supporters in Aliero/Gwandu/Jega Federal Constituency, ta yi kira a cikin wata sanarwa da ta fitar a Birnin Kebbi ranar Alhamis.

Shugaban kungiyar Usman Ibrahim da Sakatare Mohammed Aliyu ne suka sanya wa hannu.

Kungiyar ta bayyana cewa, ficewar da manyan ‘ya’yan jam’iyyar APC ke yi zuwa wasu jam’iyyun siyasa a jihar na iya yin tasiri a zaben 2023.

Kungiyar ta kuma gargadi wasu daga cikin jiga-jigan jam’iyyar kan hukunce-hukuncen da ba su dace ba tare da nuna alhini da rigingimun da ke faruwa a jam’iyyar.

punch newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp