fidelitybank

Buhari ka dakata da aikin wutar lantarkin Zungeru – Majalisa

Date:

‘Yan majalisar dattawan, sun nemi shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya dakatar da aikin wutar Zungeru.

Kwamitin Majalisar kan Makamashi ne ya yi kiran bayan nazari a kan yadda aikin ke gudana.

Shugaban kwamitin, Sanata Gabriel Suswan, a yayin zaman kwamitin ya ce ba wai ba sa so a gudanar da aikin ba ne, tafiyar hawainiyar da aikin ke yi ne ta sa suka yanke wannan hukunci.

Ya ce, baya ga tafiyar hawainiyar da aikin ke yi babu kuma kayan aikin da ake bukata.

Sanata Suswan, ya ce a don haka suka bukaci gwamnatin tarayya da ta dakatar da aikin har sai samar da kayayyakin da ake bukata wajen gudanar da aikin samar da wutar lantarkin a Zungeru.

Kididdiga ta nuna cewa a tsakanin shekarar 2015 da 2022, babban layin da ke ba wa Najeriya wuta sau 98 ya na samun matsala, abin da ke jefa mutane da dama cikin duhu da kuma durkusar da harkokin kasuwanci a wasu sassan kasar.

nigeria news today 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mata da kanan Yara ne Ambaliya ta daidaita a jihohi 19 – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta kasa, NEMA, ta...

Facebook ya ƙi amincewa da tsare-tsaren Turai na amfani da AI

Wasu muhimman tsare-tsare na dokokin Tarayyar Turai kan amfani...

Ranar 18 za a fara rajistar zabe – INEC

Hukumar zaɓe mai zaman kanta, INEC ta sanar da...

Trump ya tura jiragen ruwa na yaki masu dauke da makaman nukiliya kusa da Rasha

Shugaba Trump ya ce, ya umarci a matsar da...

Amnesty na tuhumar gwamnatin Najeriya kan bacewar Dadiyata

Ƙungiyar Amnesty International ta yi Allah-wadai da sakacin da...

Rundunar sojin ruwa za ta kafa sansani a Kebbi

Rundunar sojin ruwan Najeriya ta bayyana aniyar kafa sansaninta...

Za afara rijistar masu zabe a Najeriya – INEC

Hukumar zaɓe ta INEC, ta ce, nan gaba cikin...

Ma’aikatan Jinya sun dakatar da yajin aiki a Najeriya

Ministan lafiya a Najeriya ya ce, ma'aikatan jinya da...

Izak ya na É—aukar horo bayan ya dage sai ya koma Liverpool

ÆŠanwasan gab ana Newcastle Alexander Isak na can yana...

Masu tsaigunta wa Æ´an Bindiga ne ke haddasa kashe-kashe – Gwamnan Katsina

Gwamnatin jihar Katsina ta ce masu tsegunta wa Æ´anbindiga...

Gwamnoni ku yi wa mutanen Æ™auyika da karkara ayyuka – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu, ya buƙaci gwamnonin ƙasar nan su...

Dino Melaye ya gudu daga PDP ya faÉ—a ADC

Tsohon É—an jamalisar dattawa mai wakiltar Kogi ta Yamma,...
X whatsapp