fidelitybank

Buhari bai cika alƙawari ko ɗaya ga ƴan Najeriya ba – PDP

Date:

Jam’iyar PDP a Najeriya ta ce shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari bai cika alkawari ko daya da ya daukar wa ‘yan Najeriya ba.

Wannan na zuwa ne bayan da shugaban ya yi hira da gidan talabijin na Channels, inda ya bayyana ‘yan jam’iyar adawar a matsayin wadanda su ka gaza.

Hakan ne ya sa PDP ta mayar da martani ta bakin mataimakin jami’in hulda da jama’a na jam’iyar, Ibrahim Abdullahi, wanda ya ce, a jerin alkawuran da Buhari ya dauka daga 2015 zuwa yanzu babu wanda ya cika.

Ya yi ikirarin cewa, daga batun tsaro har zuwa na tattalin arziki ba su ga inda shugaban da jam’iyarsa su ka yi wata nasara da ta wuce abin da gwamnatin PDP da ta shude ta yi ba.

punch newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp