fidelitybank

Buhari ba zai taɓa barin Goodluck ya gaje shi ba a 2023 – Fadar shugaban ƙasa

Date:

Fadar shugaban kasa ta nesanta shugaban kasa, Muhammadu Buhari, daga shirin bai wa tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan damar ya gaje shi a 2023.

A zantawarsa da Daily Independent, wani babban hadimin shugaban kasa ya ce, shugaban kasar ba ya bayan yunkurin janyo Jonathan cikin jam’iyyar APC mai mulki da kuma mayar da shi dan takarar jam’iyyar a zaben shugaban kasa na 2023.

Ya bayyana cewa, shugaba Buhari ba zai taba barin Jonathan ya gaje shi ba, bayan da ya yi kakkausar suka a kan yadda ya karkata akalar arzikin kasar nan a lokacin da ya shafe shekaru hudu yana mulki.

Sai dai mai taimaka wa shugaban kasa, ya ce, Buhari na matukar mutunta Jonathan kan yadda ya amince da sakamakon zaben shugaban kasa na 2015 da kuma tursasa matsin lamba daga wasu magoya bayansa na kin amincewa da zaben.

sun newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Talauci da rashin tsaro na iya barazana ga zaɓen 2027 – Rahoto

Ƙungiyar fafutikar kare haƙƙin ɗan'adam da tabbatar da dimokuraɗiyya...

Tinubu ya aike da sakon ta’aziyya ga iyalan Dantata

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya aike da saƙon ta'aziyarsa...

Dangantaka tsakanin Amurka da Canada ta yi tsami

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce zai yanke dukkan...

An yi jana’izar Kwamandojin sojinta da masana nukiliyar Iran da Isra’ila ta kashe

Iran ta gudanar da jana'izar mutum 60, ciki har...

Za a binne Attaijirin dan kasuwar nan na Kano Dantata a Dubai

Allah ya yi wa attajirin ɗan kasuwar nan na...

Dalori ne ya maye gurbin Gnaduje a shugabancin APC

Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na yankin arewa, Ali Bukar...

IGP ya ba da umarnin bincike kan bidiyon ƙorafin wani tsohon ɗansanda

Babban Sufetan ‘Yan Sandan Najeriya, Kayode Adeolu Egbetokun, ya...

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karo na farko

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karon farko...

Sojoji na zaman makoki na kwanaki 3 bayan an kashe Jami’ai 17

Rundunar Sojin sama ta bayyana fara zaman makoki na...

‘Yan Ta’adda ba za su samu mafaka ba a Nasarawa ba – Gwamna

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya musanta zargin da...
X whatsapp